fidelitybank

Ba a ƙona ofishin Jakadancin Najeriya a Nijar ba – Hukuma

Date:

Ofishin jakadancin Najeriya da ke birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar ya musanta rahotannin da ke cewa masu zanga-zanga sun ƙona ofishin.

Tun a tsakiyar mako aka fara yaɗa wani bidiyo a shafukan sada zumunta da iƙirarin cewa masu goyon bayan sojojin mulki a Nijar ɗin ne suka cinna wa ofishin wuta.

“Duk da cewa masu zanga-zanga sun so kutsawa cikinsa a ranar 30 ga watan Yuli, sojojin Nijar da ‘yan sanda sun daƙile yunƙurinsu,” a cewar wata sanarwa da ofishin ya fitar ranar Juma’a.

“Har yanzu sojojin Nijar da sauran jami’n tsaro na ci gaba gadin sa.”

Shugaban Najeriya Bola Tinubu, a matsayinsa na shugaban ƙungiyar raya tattalin arzikin Afirka ta Yamma (Ecowas), shi ne ke jagorantar yunƙurin matsa wa sojoji su mayar da Shugaba Bazoum Mohamed kan mulki.

Tuni ƙungiyar ta umarci hafsoshin tsaronta su shirya kutsa kai Nijar don tilasta wa sojojin sauka daga mulki. In ji BBC.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp