fidelitybank

Ba a ga watan Zulki’ida ba a Najeriya

Date:

Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi a Najeriya, ta ayyana Lahadi a matsayin ranar 1 ga watan Zulƙi’ida na shekarar hijira ta 1444, wadda ta yi daidai da 21 ga watan Mayun 2023.

Matakin ya biyo bayan rashin ganin jaririn watan a ranar Juma’a da dare, abin da ya sa yau Asabar ta zama 30 ga watan Shawwal.

Hakan na nufin an zo ƙarshen watan da Musulamai suka yi bikin Ƙaramar Sallah a faɗin duniya, wadda ake yi bayan kammala azumin watan Ramadan.

Ranar 10 ga watan Zulhijja – bayan Zulƙi’ida – al’ummar Musulamai daga sassan duniya za su taru a birnin Makkah na Saudiyya don gudanar da ibadar aikin Hajji ta shekarar 1444 ko kuma 2023.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp