fidelitybank

Attajirin Najeriya ya goyi bayan Tinubu a matsayin shugaban Najeriya

Date:

Hamshakin attajirin nan na Najeriya kuma hamshakin dan kasuwa, Femi Otedola a halin yanzu yana ci gaba da yaduwa a dandalin sada zumunta na Twitter, bayan ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Bola Tinubu.

Otedola ya ziyarci Tinubu a birnin Paris na kasar Faransa, inda ya raba hoton su a shafukan sada zumunta.

Yayin da yake bayyana jin dadinsa kan ziyarar, dan kasuwar, ya bayyana Tinubu a matsayin babban abokinsa tare da yi masa addu’ar Allah ya biya shi, burinsa na zama shugaban kasar Najeriya.

Ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa: “A koyaushe ina farin cikin ziyartar Babban Abokina Asiwaju Ahmed Bola Tinubu @officialABAT Allah ya biya masa burinsa na zama shugaban wannan kasa mai girmaâ€ĤF.Ote”

Hakan dai ya janyo cece-ku-ce a shafukan sada zumunta, inda ‘yan Najeriya da dama suka nuna rashin jin dadinsu a kan hakan, inda suka bayyana cewa Otedola na goyon bayan Tinubu ne domin cin gajiyar kasuwancinsa.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp