fidelitybank

Attajirai na daf da siye Manchester United

Date:

Shugaban ɗaya daga cikin manyan bankunan Qatar, Sheikh Jassim bin Hamad Al Thani, ya tabbatar da da cewa gidauniyarsa na shirin sayen ƙungyar ƙwallon ƙafa ta Manchester United.

BBC ta kuma gano cewa mamallakin kamfanin Ineos, Sir Jim Ratcliffe, shi ma ya taya ƙungiyar a ranar Juma’a

Biloniya Ratcliffe,ya taɓa bayyana sha’awarsa ta sayen ƙungiyar.

Iyalan Glazer, waɗanda suka sayi ƙungiyar a shekarar 2005, na duba yiyuwar sayar da ita, a yayin da suke ƙoƙarin zuba jari a wasu fannonin.

Sheikh Jassim ɗan asalin Qatar ya ce: “Burina shi ne dawo da martabar ƙungiyar kamar yadda take a baya’

”Za mu gyara ƙungiyar ta hanyar zuba jari wajen sayen ‘yan wasa, da gyara wuraren bayar da horo, da filin wasa tare da bunƙasa abubuwan jin daɗi na ƙungiyar”.

“Manufar sayen ƙungiyar ita ce sake dawo da ƙarfinta a fagen wasanni tare da mayar da ita babbar ƙungiyar ƙwallon ƙafa a faɗin duniya”.

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp