fidelitybank

Atiku zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaba – Wabara

Date:

Tsohon Sanatan Abia, Adolphus Wabara, ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sha alwashin sakin Nnamdi Kanu idan ya hau kujerar shugaban kasa.

An kama Nnamdi Kanu ne a kasar Kenya da ke gabashin Afirka kuma aka cusa shi cikin Najeriya sama da shekara guda da ta gabata kuma shugaban haramtacciyar kasar Biafra (IPOB) ke tsare tun lokacin.

Wabara, wanda shine shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, a taron yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar a Umuahia, babban birnin jihar Abia a ranar Asabar, ya ce Atiku ya yi alkawarin sakin shugaban na IPOB.

Ya ce za a saki Kanu a cikin kwanaki dari na farko na gwamnatin Atiku.

“Atiku ya yi alkawarin sakin danmu daga gidan yari a cikin kwanaki dari na gwamnatinsa. Ba ya tsoron kowa. Zai yi abin da ya alkawarta,” in ji Wabara.

Wabara, wanda tsohon shugaban majalisar dattawa ne daga karamar hukumar Ukwa ta yamma a jihar Abia, ya bukaci al’ummar jihar Abia da su zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a ranar 25 ga watan Fabrairu.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu Ĉ™ayyade shekarun shiga Ĉ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Ĉ™asar ta amice da Ĉ™asar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin Ĉ™asar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ĉ³ansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ĉ˜ungiyar Ĉ™wallon Ĉ™afa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara Ĉ™oĈ™arin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp