fidelitybank

Atiku zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaba – Wabara

Date:

Tsohon Sanatan Abia, Adolphus Wabara, ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sha alwashin sakin Nnamdi Kanu idan ya hau kujerar shugaban kasa.

An kama Nnamdi Kanu ne a kasar Kenya da ke gabashin Afirka kuma aka cusa shi cikin Najeriya sama da shekara guda da ta gabata kuma shugaban haramtacciyar kasar Biafra (IPOB) ke tsare tun lokacin.

Wabara, wanda shine shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, a taron yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar a Umuahia, babban birnin jihar Abia a ranar Asabar, ya ce Atiku ya yi alkawarin sakin shugaban na IPOB.

Ya ce za a saki Kanu a cikin kwanaki dari na farko na gwamnatin Atiku.

“Atiku ya yi alkawarin sakin danmu daga gidan yari a cikin kwanaki dari na gwamnatinsa. Ba ya tsoron kowa. Zai yi abin da ya alkawarta,” in ji Wabara.

Wabara, wanda tsohon shugaban majalisar dattawa ne daga karamar hukumar Ukwa ta yamma a jihar Abia, ya bukaci al’ummar jihar Abia da su zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a ranar 25 ga watan Fabrairu.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp