fidelitybank

Atiku zai dawo Najeriya ya fuskanci Wike a kan rikicin su

Date:

A na sa ran dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, zai dawo cikin makon nan.

Yana shirin jagorantar gangamin jam’iyyar na zaben gwamnan Osun a Osogbo ranar Alhamis.

Majiyoyi sun shaida wa LEADERSHIP cewa, a yau ne ake sa ran Atiku zai dawo Najeriya bayan ya shafe makonni a kasar waje.

Komawar tasa na zuwa ne a daidai lokacin da rahotanni ke cewa, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, zai sauya sheka, kan hanyar da aka yi masa na tsayawa takara.

Atiku ya zabi gwamnan jihar Delta, Sen Ifeanyi Okowa, a matsayin mataimakinsa bayan 14 daga cikin 17 na kwamitin ba da shawara suka rataya a wuyan Wike.

Ana sa ran zai jagoranci sulhun da Wike wanda a ranar Juma’a ya gana da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) guda uku, wato, Kayode Fayemi (Ekiti); Rotimi Akeredolu (Ondo) da Babajide Sanwoolu (Lagos), a gidansa na kashin kansa da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp