fidelitybank

Atiku zai ƙwace gwamnatin APC a zaɓen 2023 – Fintiri

Date:

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, yana mai cewa zai karbi ragamar shugabancin jam’iyyar APC a shekarar 2023.

Gwamnan wanda ya zanta da manema labarai a ranar Litinin da ta gabata lokacin da ya isa filin jirgin saman Yola daga hutun makwanni biyu da ya yi, ya ce, babu masu neman shugabancin kasar da ke da halayen shugabanci da za su kayar da Atiku.

Fintiri ya ce, “Siyasa ta cikin gida ce, don haka dole ne ku fara daga wannan matakin don kare muradun jama’ar ku.

Gwamnan ya kara da cewa, halin da kasar ke ciki na bukatar gogaggen mutum wanda zai iya dawo da Najeriya kan turba, ya kara da cewa, tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekara ta 2019 (Atiku) yana da karfin sake hada kan ‘yan Najeriya.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp