fidelitybank

Atiku ya ziyarci magoya bayan PDP da suka yi hatsari a Filato

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya ziyarci wadanda hatsarin ya rutsa da magoya bayan jam’iyyar da suka dawo Mangu daga yakin neman zaben shiyyar Tsakiyar Jihar Filato a Pankshin ranar Asabar.

Ya ziyarci shugaban jam’iyyar na kasa Sanata Iyorchia Ayu inda ya bayar da tallafin N30m ga wadanda abin ya shafa.

Hadarin ya afku ne a kusa da kauyen Jwak dake gundumar Panyam a karamar hukumar Mangu a jihar Filato inda aka tabbatar da mutuwar mutane 16 tare da jikkata wasu da dama.

Atiku da Ayuband wasu fitattun mutane ne aka kaisu sashin bada agajin gaggawa na asibitin koyarwa na jami’ar Jos (JUTH) da dan takarar gwamnan Filato na jam’iyyar Barr. Caleb Mutfwang (BCM), inda suka gana da wadanda abin ya shafa don jajanta musu da kuma yi musu addu’ar samun lafiya.

Atiku da tawagarsa sun kasance a gidan tsohon gwamnan jihar, Sanata Jonah David Jang, domin jajanta masa kan lamarin.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp