fidelitybank

Atiku ya samu kuri’u 427,611 a jiharsa ta Adamawa

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya samu kuri’u 427,611 a jihar Adamawa inda ya doke sauran ‘yan takara a can.

Sakamakon kananan hukumomi 21 da aka sanar a karshen taron a Yola a ranar Litinin da yamma, ya nuna cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Asiwaju Ahmed Tinubu, ya samu kuri’u 182,881.

Mista Peter Obi na jam’iyyar Labour Party, LP, ya samu kuri’u 105,648.

Haka kuma a sakamakon karshe da jami’in tattara bayanan na jihar, Farfesa Mohammed Laminu ya sanar, jimillar kuri’u 3,398 ya samu Dumebi Kachiku na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), yayin da Dan Nwachiku na jam’iyyar Zenith Labour Party (ZLP) ya samu kuri’u 2,257.

Jami’in tattara sakamakon zaben shugaban kasa na jihar Adamawa ya sanar da cewa mutane 761,621 ne suka kada kuri’a a zaben kuma sun samu kuri’u 731,140.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp