fidelitybank

Atiku ya nemi goyon bayan wakilan PDP a zaben fidda gwani

Date:

Dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ziyarci Abeokuta, babban birnin jihar Ogun, domin neman goyon bayan wakilan jam’iyyar gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a ranar 28 ga watan Mayu.

Atiku Abubakar ya gana da shugabannin jam’iyyar PDP da suka hada da ‘yar takarar gwamna Ladi Adebutu, da shugaban jam’iyyar na jihar, Sikirullahi Ogundele, a sakatariyar jam’iyyar ta jihar.

Yayin da yake zayyana kuri’un wakilan, Atiku Abubakar ya ce, ya fi cancantar wakilci jam’iyyar da kuma mulkin kasa bisa kwarewa.

Ya bayyana cewa, idan aka zabe shi a kan karagar mulki, zai gudanar da mulkin Najeriya ne a kan wasu manifofi guda biyar, wato hadin kai, tsaro, tattalin arziki, ilimi da kuma ba da karin albarkatu da madafun iko ga sassan tarayya.

“Na yi alkawarin baiwa kowane bangare na kasar nan fahimtar zama kamar yadda muka yi a baya.

“Lokacin da muka hau mulki a 1999, mun fuskanci rashin hadin kai, kuma abu na farko da muka yi shi ne kafa gwamnatin hadin kan kasa wanda ya samar da zaman lafiya da muke bukata domin samun nasarar gudanar da mulki,” in ji shi.

Dan takarar ya sha alwashin magance matsalar rashin tsaro a fadin Najeriya, inda ya bayyana cewa hakan ne tushen ci gaban tattalin arzikin kasar.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp