fidelitybank

Atiku ya gana da cibiyar harkokin dimokradiyya ta kasa da kasa akan matsalar zaben Najeriya

Date:

Dan takarar shugabancin Najeriya a Jam’iyyar PDP a zabe mai zuwa Alhaji Atiku Abubakar (GCON), ya yi wata ganawa yau a Abuja da wani ayarin hadin gwiwa daga cibiyayar kasa da kasa ta republican da cibiyayar harkokin demukuradiyya ta kasa NDI karkashin jagorancin Mr. Frank LaRose sakataren jihar Ohio ta Amurka.

A taron, Wazirin Adamawa ya ce, ya yi ganawa mai muhimmancin gaske da ayarin, dangane da muhimmancin alfanun bunkasa dimukuradiyyar gaskiya a tsarin gudanar da zabe Musamman kare tsarin doka da oda da sauran batutuwa.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ta Najeriya yace a yayin tattaunawar tasu, ya bada shawarar Samar da takardun zabe na Musamman domin kawar da matsalar sayen kuri’u Wanda ke Neman zama ruwan dare a tsarin zabukan mu.

A karshe taron, dan takarar ta PDP Atiku, ya godewa bakin nasa, bisa damuwar su da abinda ya shafi Najeriya. In ji mai taimaka masa a harkokin yada labarai, Abdulrasheed Shehu Uba Sharada.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp