fidelitybank

Atiku ka ji kunya a ce Obasanjo yaƙi amincewa da kai – Wike

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar kan amincewa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi.

Gwamnan ya ce, matakin da Obasanjo ya dauka wanda ya ki amincewa da Atiku ya nuna cewa akwai matsala sosai a kan Atiku wanda shi ne mataimakin Obasanjo daga 1999 zuwa 2003.

Gwamnan ya ce, abin dariya ne cewa Atiku ke yakin neman zabe ya kasa ba shi shawarar amma sai ya amince da Obi.

Ya bayyana haka ne a yayin kaddamar da wani aikin titi a karamar hukumar Emohua da ke jihar a ranar Litinin.

“Na yi aiki da wani na tsawon shekaru takwas kuma muna amfani da shi a matsayin kamfen cewa lokacin da muke kan mulki mun yi kyau, sannan maigidana yana ba da shawarar wani ya kasance a wurin, wani abu ba daidai ba ne.

“Ina addu’a kada Obasanjo ya ce komai, da na ga wasikar a daren jiya sai ta taba ni.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp