fidelitybank

Atiku ka hakura da takara ka baiwa matasa masu jini a jika – SDF

Date:

Wata kungiyar Kudu maso Yamma ta shawarci tsohon shugaban kasar nan, Atiku Abubakar, cewa da ya hakura da batun tsayawar sa takara a zaben 2023 da ke karatowa.

A cewar jigon kungiyar, Olufemi Osabinu, ba zai yi wu dan Arewa ya ci gaba da mulkar kasar nan ba, bayan shugaba Buhari ya kammala shekaru 8 a mulki.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, yadda kungiyar South-West Development Frontier (SDF), ta mika wannan bukatar gare shi a ranar Litinin, 14 ga watan Fabrairu, inda ta ce Arewa ba za ta ci gaba da mulkin kasa ba, bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kammala shekaru 8 a kujerar mulki.

Olufemi Osabinu, jagoran kungiyar ya ce Atiku ya yi wa kasa aiki a baya, domin haka ya kamata ya baiwa yara masu jini a jika damar shugabanci, domin kawo karshen rashin tsaron da ke addabar kasar nan.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp