fidelitybank

Atiku ka hakura da takara ka baiwa matasa masu jini a jika – SDF

Date:

Wata kungiyar Kudu maso Yamma ta shawarci tsohon shugaban kasar nan, Atiku Abubakar, cewa da ya hakura da batun tsayawar sa takara a zaben 2023 da ke karatowa.

A cewar jigon kungiyar, Olufemi Osabinu, ba zai yi wu dan Arewa ya ci gaba da mulkar kasar nan ba, bayan shugaba Buhari ya kammala shekaru 8 a mulki.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, yadda kungiyar South-West Development Frontier (SDF), ta mika wannan bukatar gare shi a ranar Litinin, 14 ga watan Fabrairu, inda ta ce Arewa ba za ta ci gaba da mulkin kasa ba, bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kammala shekaru 8 a kujerar mulki.

Olufemi Osabinu, jagoran kungiyar ya ce Atiku ya yi wa kasa aiki a baya, domin haka ya kamata ya baiwa yara masu jini a jika damar shugabanci, domin kawo karshen rashin tsaron da ke addabar kasar nan.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp