fidelitybank

Atiku da Wike za su gwabza a gaban kotu

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da sansanin gwamnan jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike a yau a babbar kotun tarayya dake Abuja za su fara fafatawa a shari’a kan halalci ko akasin haka na zaben fidda gwani da ya haifar da Atiku.

Wani jigo a jam’iyyar Cif Michael Newgent Ekamon ne ya shigar da karar, inda ya bukaci kotun da ta kwace nasarar Atiku tare da bayyana Wike a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP.

Wata sanarwar sauraron karar da DAILY POST ta gani, ta nuna cewa mai shari’a Ahmed Ramat Mohammed ne ya sanya ranar sauraron karar.

Majiyoyi sun ce wasu manyan Lauyoyin Najeriya da har yanzu ba a san sunayensu ba Wike ya hada su, yayin da Ayo Kamaldeen Ajibade, Babban Lauyan Najeriya, SAN, zai jagoranci tawagar lauyoyin Atiku.

Takardar karar mai lamba FHC/ABJ/CS/782/2022 tana kuma da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, jam’iyyar PDP da kuma hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, a matsayin wadanda suka amsa.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp