fidelitybank

Atiku da Obi ku marawa Tinubu baya – Cif Stanley

Date:

Cif Stanley Osifo, tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, a ranar Juma’a ya roki Alhaji Atiku Abubakar da Mista Peter Obi da su marawa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu goyon baya, domin ciyar da Nijeriya gaba.

Abubakar da Obi, ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party da Labour Party, sun sha alwashin kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu a gaban kotu.

A ranar Laraba ne dai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben.

Osifo, a wata sanarwa da ya fitar a Legas, ya ce Tinubu ne ya lashe zaben kamar yadda INEC ta bayyana.

Ya ce: “Tinubu a shirye yake ya karbi duk wanda ke da sha’awar aiwatar da kyakkyawan tsarin aikin Najeriya.

“Peter Obi da Atiku Abubakar gami da sauran ‘yan takarar da suka sha kaye a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya, su hada kai da Bola Tinubu wajen ciyar da Najeriya gaba. ”

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp