fidelitybank

Atiku da Obasanjo: Tsohon shugaban kasa da mataimakin sa sun hadu

Date:

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya kai wa tsohon shugaban ƙasa Cif Olusegun Obasanjo ziyara a gidansa da ake Abeokuta.

“Na yi farin ciki da ganin tsohon maigidana, Cif Olusegun Obasanjo, a safiyar yau yayin wata ziyarar ban girma da na masa a gidansa na Abeokuta,” kamar yadda Atiku ya rubuta a shafinsa na Twitter tare da wallafa hotunansa tare da Obasanjo.

Ko da yake Atiku bai fito ya ayyana cewa zai tsaya takara ba a zaɓen 2023 amma ana ganin ziyarar ba ta rasa nasaba da manufarsa ta takarar shugaban ƙasa.

Bayan ganawa da Obasanjo, ya shaida wa manema labarai cewa ba da daɗewa zai ayyana takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023.

Atiku ne ya yi wa Obasanjo mataimaki tsakanin 1999 zuwa 2007, kuma ya sha tsayawa takarar shugaban ƙasa tun zaben 2007 da 2011 da 2019.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ć´an Ć™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ĆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp