fidelitybank

Atiku bai shiga rigar Tambuwal ba – Omokri

Date:

Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan, Reno Omokri, ya yi ikirarin cewa jam’iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, bai yi amfani da rigar gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ba wajen tafiya kasar Amurka.

Wasu ‘yan Najeriya a shafukan sada zumunta sun yi zargin cewa, a shekarar 2018 Atiku ya tafi Amurka inda ya buya a karkashin rigar tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr Bukola Saraki don gudun kada a kama shi.

Tun lokacin da ya tafi Amurka, wani rubutu da aka buga a shafukan sada zumunta ya yi ikirarin cewa dan takarar PDP ya yi amfani da rigar Tambuwal a wannan karon.

Omokri a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook da aka tabbatar, a ranar Asabar ya bayyana maganar a matsayin wauta da ya nuna cewa gwamnonin Najeriya ba su da kariya a wajen kasar.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp