fidelitybank

Atiku ba shi da kwarin gwiwar lashe zaben 2023 – Keyamo

Date:

Mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben Tinubu da Shettima, Festus Keyamo, ya yi ikirarin cewa, babu wani fata ga jam’iyyar PDP a zabe mai zuwa.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya wallafa ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar.

Keyamo ya kuma yi zargin cewa, yakin neman zaben shugaban kasa na PDP ba zai kai labari ba, ya kara da cewa jam’iyyar na ciyar da magoya bayanta karya.

Gwamnonin APC ba za su taɓa goyon bayan Atiku ba – Bagudu

Ya rubuta cewa, “Na ji tausayin wasu da ke magana da yawun PDP; bayan rugujewar yakin neman zabensu da kuma adadin da bai karu ba, fatan da suke yi wa jama’arsu shi ne karyar cewa Gwamnonin APC suna yi wa Atiku aiki a asirce. Ba tare da jingina ga APC ba, ba fata a gare su! Chai!!”

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp