fidelitybank

Atiku ba shi da kwarin gwiwar lashe zaben 2023 – Keyamo

Date:

Mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben Tinubu da Shettima, Festus Keyamo, ya yi ikirarin cewa, babu wani fata ga jam’iyyar PDP a zabe mai zuwa.

Bayanin hakan na kunshe ne a wani sako da ya wallafa ta shafin sa na Twitter da aka tabbatar.

Keyamo ya kuma yi zargin cewa, yakin neman zaben shugaban kasa na PDP ba zai kai labari ba, ya kara da cewa jam’iyyar na ciyar da magoya bayanta karya.

Gwamnonin APC ba za su taɓa goyon bayan Atiku ba – Bagudu

Ya rubuta cewa, “Na ji tausayin wasu da ke magana da yawun PDP; bayan rugujewar yakin neman zabensu da kuma adadin da bai karu ba, fatan da suke yi wa jama’arsu shi ne karyar cewa Gwamnonin APC suna yi wa Atiku aiki a asirce. Ba tare da jingina ga APC ba, ba fata a gare su! Chai!!”

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

ĈŠanwasan gaban Ĉ™ungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ĈŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi Ĉ™ungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ĈŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a Ĉ™auyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi Ĉ™arancin fansho na N32,000 – NUP

Ĉ˜ungiyar Ĉ´an fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp