fidelitybank

ASUU za ta yi taron gaggawa kan yajin aikin da ta ke yi

Date:

Ga dukkan alamu kungiyar malaman jami’o’in ASUU, za su fara taro, domin daukar kwararan matakai kan yajin aikin da ya kwashe sama da watanni shida ana yi.

A safiyar yau litinin cewa taron mai muhimmanci yana gudana ne a harabar jami’ar Abuja, inda shelkwatar ASUU take.

Duk da cewa wasu jami’o’in Jihohi sun riga sun janye yajin aikin, taron na yau na iya kawo karshen yajin aikin ko kuma ya tsawaita yajin aikin.

Idan dai za a iya tunawa, a makon da ya gabata ne gwamnatin tarayya ta dage kan shirin babu wani aiki ba albashi ga malaman jami’o’in da ke yajin aikin, lamarin da ya harzuka shugabannin kungiyar da ke karkashin Farfesa Emmanuel Osokode.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp