fidelitybank

ASUU ta umarci Malaman Jos su zauna a gida saboda albashi

Date:

Reshen Jami’ar Gwamnatin Tarayya ta Jos na ƙungiyar malaman jami’a ta ASUU ta umarci mambobinta su zauna a gida har sai gwamnati ta biya su albashinsu da ta riƙe.

Rahotanni sun ambato shugaban ASUU a jami’ar, Dr Lazarus Maigoro, yana faɗar haka cikin wata sanarwar da ya fitar a garin na Jos ranar Juma’a.

Sai dai Maigoro ya ce ba yajin aiki suka shiga ba amma dai an ɗauki matakin ne bayan taron da suka gudanar a ranar Juma’ar sakamakon ƙin biyan su cikakken albashin da gwamnati ta yi na watan Oktoba.

Ya ƙara da cewa ɗaya daga cikin ɓangarorin yarjejeniyar da suka cimma da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Femi Gbajabeamila shi ne gwamnati za ta biya kashi 50 cikin 100 na albashin watannin da ta riƙe musu nan take.

“Yanzu da muke magana, albashin kwana 17 kawai aka biya mu na watan Oktoba daga ofishin akanta janar na ƙasa,” a cewarsa.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp