fidelitybank

ASUU ta musanta bukatar karbar Naira tiriliyan 1 a wajen gwamnati

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU, ta musanta labarin da ke yawo cewa ta na bukatar Naira 1 daga wajen gwamnatin tarayya.

Shugaban kungiyar na kasa, ya ce, suna yajin aiki ne kan Naira tiriliyan 1.3 da gwamnatin tarayya ta yi musu alkawarin za ta biya duk shekara, amma hakan ya gaza.

TheCable ta rawaito cewa, ASUU ta fada yajin aiki a ranar 14 ga watan Fabrairu bayan kwanaki biyu da suka kwashe suna zantawa a tsakanin shugabannin kungiyar.

Kungiyar ta zargi gwamnati da tozarta yarjejeniyarsu wacce ta sa suka janye yajin aikin da suka yi a shekarar 2020.

ASUU ta kara da cewa ta kara fadawa yajin aiki ne sakamakon halayyar gwamnati kan sasancin da suka nema a fannin albashinsu da alawus dinsu tare da karbar tsarin biyan albashi na University Transparency Accountability Solution (UTAS).

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp