fidelitybank

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Date:

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin aikin da ta ƙudiri aniyar farawa a yau saboda rashin biyan mambobinta albashin watan Yuni.

Tun da farko ƙungiyar ta yi barazanar daina shiga azuzuwan ɗalibai saboda rashin biyansu albashin watan Yunin da ya gabata.

Ƙungiyar ta bayar da wa’adin cewa idan har ba a biya albashin watan a jiya Litinin ba, to za ta dakatar da shiga azuzuwan ɗalibai.

Jaridar Leadership a ƙasar ta ambato, shugaban ƙungiyar reshen Abuja, Dakta Sylvanus Ugoh na cewa an janye matakin ne saboda tuni gwamnati ta fara biyansu albashi.

“Mambobinmu sun fara samun albashinsu na watan Yuni tun a jiya kafin 12:00 na dare, wanda kuma shi ne wa’adin da muka bayar”, in ji shi.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp