fidelitybank

Aston Villa za ta dauki Pochettino don maye gurbin Gerrard

Date:

Aston Villa za ta dauki Mauricio Pochettino, domin ya maye gurbin Steven Gerrard in ji The Telegraph.

Shi dai Gerrard na fuskantar kalubale a kakar bana, bayan da Aston Villa ke kasa taka rawar gani a kakar nan.

Villa tana ta 16 a kasan teburi mai maki tara, bayan cin wasa biyu da canjaras uku da shan kashi a karawa biyar.

Kungiyar da Villa ta ci a bana a Premier sun hada da Evrton da Southampton, yayin da ta yi canjaras da Manchester City da Leeds United da kuma Nottingham Forest da kowa ke kwasar garabasa.

Kungiyoyin da suka doke Villa a wasa 10 da ta buga a Premier kakar nan, sun hada da Bournemouth da Crystal Palace da West Ham da Arsenal da kuma Chelsea.

Pochettino, wanda Paris St Germain ta kora kan kakar bana, ya koyar da Tottenham tsakanin 2014 zuwa 2019.

Kociyan ya fara horar da tamaula a Espanyol daga 2009 zuwa 2012 daga nan ya koma jan ragamar Southampton daga 2013 zuwa 2014.

Gerrard wanda ya koma Aston Villa ranar 11 ga watan Nuwambar 2021 ya ja ragamar wasa 39 da cin 13 da canjaras takwas aka doke shi karawa 18.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp