fidelitybank

Asibitocin Kaduna ku karɓi kuɗi ta na’ura – El-Rufa’i

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta shawarci mahukuntan dukkan asibitocin gwamnati da su bi dokar hana biyan kudi da kuma karbar kudin ta na’urar sadarwa.

Tun kafin musanya kudin kasa a halin yanzu, Hukumar Harajin Cikin Gida ta Jihar Kaduna ta soke tare da haramta biyan kudade kamar yadda dokar hana haraji ta jihar Kaduna ta 2020 ta tanada.

Karanta Wannan: Za mu yi maganin ‘yan bani na iyan Buhari – El-Rufa’i

“Saboda haka, babu wani dalili da zai sa asibitocin gwamnati su yi watsi da musayar kudi na lantarki,” in ji Shugaban Hukumar KADIRS, Dakta Ziad Abubakar, a ranar Asabar a Kaduna.

Yana mai da martani ne kan korafe-korafen da ma’aikatan wasu asibitocin gwamnati suka yi na cewa a biya su kudaden ayyukan da aka yi.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp