fidelitybank

Asibitin AKTH ya fara yi wa Yara masu fama da cutar ɓurma hanci 200 tiyata kyauta

Date:

Asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), ya fara yi wa majinyata 200 tiyatar burma hanci kyauta a fadin kasar nan.

Aikin tiyatar wanda gidauniyar Qatar Charity Foundation ta dauki nauyin shi na da nufin rage radadin da kananan yara ke fama da shi da kuma ba su damar rayuwa mai inganci.

Da yake jawabi a wajen kaddamar da aikin tiyatar, Daraktan kasar a gidauniyar Qatar Charity, Hamdi Abdou ya ce “munyi nasarar gudanar da aikin tiyatar burma hanci ga dimbin yara a Pakistan, Somalia da Ghana. A yanzu mun himmatu wajen fadada wannan shiri a Najeriya, da nufin amfanar da kimanin yara 200 a fadin kasar nan.”

Ya ce ayyukan da gidauniyar keyi a Najeriya ya wuce aikin tiyatar burma hanci ta hada harda aikin ido da ginin asibitoci, tiyatar zuciya da tallafin kayan aikin likitanci na asibiti da sauran su.

“Dukkan wadannan yunƙurin na samuwa ne ta hannun ƙwaƙƙwaran jagoranci na Qatar Charity – Nijeriya da kuma ƙarƙashin jagoranci da goyon bayan Jakadan Qatar a Nijeriya, Dakta Ali bo Cihanem Al Hajri.” A cewarsa.

A nasa jawabin, Babban Daraktan asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), Farfesa Abdurahman Abba Sheshe ya bayyana cewa ana sa ran yin tiyatar yara 200 cikin watanni uku kyauta, yace za’a basu magani tare da ciyarwa yayin zaman jinyar da zasuyi kyauta.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp