fidelitybank

Asalin sabon Fafaroma Leo na 14

Date:

An haifi Fafaroma Leo na 14 a birnin Chicago na Amurka, kodayake asalin iyayensa ƴan Italiya ne, asalin Faransa da Sifaniya.

Robert Prevost ya halarci babbar makarantar sakandire da Cocin St Augustine ke gudanar da ita.

Yayin da ya kai shekara 27 ya tafi birnin Roma domin faɗaɗa karatunsa.

Ya shafe shekaru masu yawa yana ayyukan da suka shafi addini a ƙasar Peru kafin daga baya a ba shi muƙamin archbishop na Chiclayo.

Fafaroma Leo XIV na magana da yaruka da dama ciki har da turancin Ingilishi da Italiyanci.

Waɗanda suka san shi yana da ɗabi’ar sauraron jama’a.

Shekara biyu da suka gabata ne marigayi Fafaroma Fransis ya ba naɗa shi muƙamin mai ba shi shawara wajen naɗa sabbin masu muƙaman bishop a faɗin duniya

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp