fidelitybank

Asalin sabon Fafaroma Leo na 14

Date:

An haifi Fafaroma Leo na 14 a birnin Chicago na Amurka, kodayake asalin iyayensa ƴan Italiya ne, asalin Faransa da Sifaniya.

Robert Prevost ya halarci babbar makarantar sakandire da Cocin St Augustine ke gudanar da ita.

Yayin da ya kai shekara 27 ya tafi birnin Roma domin faɗaɗa karatunsa.

Ya shafe shekaru masu yawa yana ayyukan da suka shafi addini a ƙasar Peru kafin daga baya a ba shi muƙamin archbishop na Chiclayo.

Fafaroma Leo XIV na magana da yaruka da dama ciki har da turancin Ingilishi da Italiyanci.

Waɗanda suka san shi yana da ɗabi’ar sauraron jama’a.

Shekara biyu da suka gabata ne marigayi Fafaroma Fransis ya ba naɗa shi muƙamin mai ba shi shawara wajen naɗa sabbin masu muƙaman bishop a faɗin duniya

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp