fidelitybank

Arsenal za ta yi rashin Gabriel bisa doguwar jinya

Date:

Ɗan wasan baya na ƙungiyar Arsenal Gabriel Magalhaes zai yi jinya zuwa karshen kakar wasanni ta bana, bayan samun rauni a cinyarsa.

An sauya ɗan wasan ɗan asalin Brazil a wasan da Arsenal ta doke Fulham da 2-1 a gasar Premier ranar Talata a Emirates.

Toshon ɗan wasan na Lille ya buga wasanni 28 cikin 30 na gasar Premier ta bana, inda Arsenal ɗin ta zama wadda ba a ci kwallo da yawa ba a bana – inda aka ci ta kwallo 25 kaɗai a gasar.

“Za a yi wa Gabi tiyata a cinyarsa a cikin kwanaki masu zuwa, kuma nan da zai fara karɓar horo na musamman don ƙoƙarin dawowa a farkon kakar wasa ta baɗi,” in ji sanarwar da Arsenal ta fitar.

Ƙungiyar tana mataki na biyu a teburin gasar Premier, maki 12 a bayan Liverpool – inda ya rage wasanni takwas a kammala kakar bana.

Gunners ɗin na shirin tunƙarar Real Madrid a matakin wasan daf da na ƙarahe na gasar zakarun Turai.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp