fidelitybank

Arsenal ta sha kashi a hannun Everton 2-1

Date:

 

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Everton ta doke Arsenal 2-1 a wasannin gasar firimiya mako na 15.

Arsenal ce ta fara jefa ƙwallo a ragar Everton a filin wasa na Goodison Park ta hannun Ordegard.

Da ga bisani sai Richarlison ya farke amma alƙalin wasa ya soke ƙwallon sa ka makon ya yi star gida.

Hakan bai kashewa Richarlison gwiwa ba, inda ya ƙara zura wata kwallon a ragar Arsenal amma sai alƙalin wasa ya sake soke ƙwallon.

Da ga bisani ne dai Everton ta samu ta farke ƙwallo ta hannun Richarlison.

A wajen minti na 92 sai Gray ya ƙara, in da a ka tashi 2-1., kuma nasarar Everton ɗin ta sakko da Arsenal zuwa matsayi na 7 ankan teburin gasar, a ƙasan Manchester United

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp