fidelitybank

Arsenal ta sha kashi a hannun Everton 2-1

Date:

 

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Everton ta doke Arsenal 2-1 a wasannin gasar firimiya mako na 15.

Arsenal ce ta fara jefa ƙwallo a ragar Everton a filin wasa na Goodison Park ta hannun Ordegard.

Da ga bisani sai Richarlison ya farke amma alƙalin wasa ya soke ƙwallon sa ka makon ya yi star gida.

Hakan bai kashewa Richarlison gwiwa ba, inda ya ƙara zura wata kwallon a ragar Arsenal amma sai alƙalin wasa ya sake soke ƙwallon.

Da ga bisani ne dai Everton ta samu ta farke ƙwallo ta hannun Richarlison.

A wajen minti na 92 sai Gray ya ƙara, in da a ka tashi 2-1., kuma nasarar Everton ɗin ta sakko da Arsenal zuwa matsayi na 7 ankan teburin gasar, a ƙasan Manchester United

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp