fidelitybank

Arsenal ta dauki kofi a hannun Manchester City a karo na farko

Date:

Arsenal ta kara wa fatanta na doke Manchester City a gasar Premier League kwarin gwiwa bayan ta lashe Community Shield a wasan da ta doke kungiyar ta Pep Guardiola 4-1 a bugun fenariti.

An tashi wasan 1-1 ba tare da buga ƙarin zagaye biyu na ƙarin lokaci ba.

Matashin dan wasan Mancherster City Cole Palmer ne ya fara jefa kwallo a ragar Arsenal a minti na 70, kafin Leandro Trossard ya farke ta a minti na 101 bayan ƙara minti 8.

A haka wasan ya kai zuwa bugun Fenariti, inda Kevin de Bruyne da Rodri suka zubar wa City, sannan Fabio Vieira ya jefa wa Arsenal bugun karshe da ya tabbatar da nasarar tata.

Yanzu kungoyin biyu za su saurari fara gasar Premier ta bana a mako mai zuwa, inda Man City za ta kara da Burnley ranar Juma’a, ita kuma Arsenal ta karbi bakuncin Nottingham Forest ranar Asabar.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp