fidelitybank

Arsenal ku daina murna Akuyar ku ta kama Kura – Neville

Date:

Tsohon dan wasan baya na Manchester United, Gary Neville ya fadawa ‘yan wasan Arsenal da su daina tunanin cin gasar kofin Premier.

Ya ce yakamata kungiyar ta maida hankali wajen samun nasara a wasansu na gaba da Southampton.

Damar Mikel Arteta na lashe gasar Premier ya yi kadan a ranar Lahadi, bayan wasansu da West Ham United ya tashi 2-2.

An tashi kunnen doki da West Ham ya biyo bayan wani canjaras da Liverpool ta yi a satin daya gabata.

Suna da wasa da abokiyar hamayyarta Manchester City a karshen wannan watan wanda dole ne ta yi nasara ko kuma ta yi bankwana da kambun.

Arsenal za ta buga wasanta na kasa da Southampton a daren Juma’a kuma Neville, wanda ya shahara a gasar Premier, ya yi imanin cewa har yanzu Gunners na da kyakkyawar damar lashe gasar – idan suka bi shawararsa.

“Amma a yau, ina ganin Arsenal kawai na bukatar ta tabbatar sun murmure a daren Juma’a kuma su buga wasa daya a lokaci guda, su samu maki bakwai a gaba,” in ji Neville a Sky Sports.

“Ku yi aikinku a karawar da Southampton, ku dage, ku samu tazarar maki bakwai kuma wasan Manchester City a Etihad zai kasance wasa sau daya a rayuwa.”

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp