fidelitybank

Arnold zama daram a Liverpool – Slot

Date:

Kocin Liverpool Arne Slot ya haƙiƙance cewa “hankalin Trent Alexander-Arnold yana kanm” baki ɗaya yayin da ake ta raɗe-raɗi game da makomar ɗanwasan.

Kwantaragin ɗanwasan bayan na Ingila mai shiekara 26 zai ƙare a ƙarshen kakar wasa ta bana.

Majiyoyi sun shaida wa BBC cewa Real Madrid ta fara tunkarar ɗanwasan amma dai ba ta miƙa wani tayi ba tukunna game da sayensa a watan nan na Janairu.

Kafofin yaɗa labarai a Sifaniya sun ruwaito cewa Real na da niyyar sayensa a watan nan, amma Slot ya ce yana da ƙwarin gwiwar ba za a janye hankalinsa ba, har ma ya tabbatar cewa yana cikin tawagarsa da za su kara da Manchester City a ƙarshen makon nan.

“Ina ganin yadda yake mayar da hankali a filin atasaye a kullum. Hankalinsa yana tare da mu kuma zai buga wasa ranar Lahadi,” in ji kociyan yayin taron manema labarai.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp