fidelitybank

Arne Slot shi ne wanda zai maye gurbin Klopp – Liverpool

Date:

Liverpool ta bayyana sunan Arne Slot a matsayin wanda zai maye gurbin kocinta Jorgen Klopp da zai bar ƙungiyar a ƙarshen wannan kakar da muke ciki.

An cimma wannan yarjejeniya ne bayan biyan Feyernoord diyyar yuro miliyan 9.4 kafin su amince da yarjejeniyar.

Dan ƙasar Netherland ɗin shi ne zai gaji Jurgen Klopp da zai bar Anfield a ƙarshen kakar 2023-24.

Yanzu ƙungiyar za ta cimma yarjejeniyar zaman kocin mai shekara 45 gabanin ta naɗa shi a matsayin kocinta a hukumance.

Liverpool ta amince da cewa za ta biya fan miliyan 7.7 da kuma ƙarin miliyan 1.7 a matsayin kudaden tsurfa.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp