fidelitybank

Argentina ta gayyaci Messi ya buga mata wasanni biyu

Date:

Lionel Messi na shirin buga wa tawagar Argentina tamaula a karon farko, tun bayan lashe kofin duniya a Qatar a 2022.

Argentina ta samu daukar kofin duniya na uku jimilla, bayan da ta yi nasara a kan Faransa a bugun fenariti a wasan karshe.

Koci, Lionel Scaloni ya gayyaci ‘yan wasa 35, domin buga wa Argentina wasan sada zumunta, cikinsu har da dukkan 26 da suka buga kofin duniya a Qatar.

An gayyaci Giovanni Lo Celso, wanda rauni ya hana shi zuwa Qatar da dan wasan Manchester United Alejandro Garnacho, wanda karon farko aka bashi goron gayyata.

An kuma kira wasu ‘yan kwallon a karon farko da ya hada da dan wasan Manchester City, Maximo Perrone da Facundo Buonanotte na Brighton da dan kwallon Inter Milan, Valentin Carboni.

Argentina za ta karbi bakuncin Panama ranar 23 ga watan Maris Buenos Aires asannan ta kece raini da Curacao a Santiago del Estero kwana biyar tsakani.

An yi ta rade-radin cewar Messi zai yi ritaya, bayan da dan wasan mai shekara 35 ya ja ragamar tawagar ta lashe kofin duniya a Qatar.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp