fidelitybank

Arangama tsakanin ayarin gwamnan Kaduna da ‘Yan Shi’a an yi asarar rai

Date:

Jami’an tsaro da ke tare da ayarin gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a yammacin ranar Alhamis, sun yi arangama da ‘yan Shi’a a yankin Bakin Ruwa da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.

Ci gaban, a cewar rahotanni, ya yi sanadiyar mutuwar akalla mutane hudu, yayin da wasu da dama suka jikkata.

Ayarin gwamnan sun yi karo da ’yan Shi’ar ne a lokacin da suke gudanar da muzahararsu ta mako-mako a Bakin Ruwa da ke kan titin Nnamdi Azikiwe.

Karanta Wannan: Ban janyewa kowa ba a zaben gwamnan Kaduna – Asake

Kamar yadda Aminiya ta ruwaito, wakilin ‘yan Shi’a a jihar Kaduna, Abdullahi Usman, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce babu daya daga cikin wadanda aka kashen.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige, shi ma ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce ana ci gaba da gudanar da bincike kuma za a fitar da sanarwa daga baya.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp