fidelitybank

APC za ta yi nasara a 2023 – Fani Kayode

Date:

Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce, jam’iyyar All Progressives Congress, APC, dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu ne zai lashe zaben 2023.

Fani-Kayode ya ce, manyan abubuwa za su faru da ‘yan Najeriya a karkashin jagorancin Tinubu.

Ya bayyana hakan ne bayan ya gana da Tinubu, gabanin zaben shugaban kasa na 2023.

Tsohon Ministan ya gana da Tinubu ne tare da Shugaban Majalisar Wakilai, Femi Gbajabiamila.

A cikin jerin sakonnin da ya wallafa a shafinsa na twitter, Fani-Kayode ya ce, taron ya yi tasiri da kuma amfani.

Ya ce APC za ta yi nasara a 2023.

A cewar Fani-Kayode: “Abin alfahari ne da kuma gata da muka yi da dan takarar shugaban kasa kuma babban jigo, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Kakakin Majalisar Wakilai, tsohon abokina kuma dan uwana, Hon. Femi Gbajabiamila kwanakin baya.

“Taron da muka yi ya yi amfani mai amfani kuma tare za mu ci gaba kuma mu shiga fagen fama domin tabbatar da nasara a gare shi da kuma babbar jam’iyyar mu ta APC A zaben shugaban kasa na badi.

“Abubuwa masu girma za su faru a Najeriya a karkashin sa. Godiya ta tabbata ga Allah.”

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp