fidelitybank

APC za ta samar da ɗan takarar shugaban ƙasa

Date:

A yau Talata ne jam’iyyar APC mai mulki za ta fitar da gwani da zai kasance ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023.

Sai dai, za ta shiga fagen zaɓen fid da gwanin ne, daidai lokacin da ta shiga ruɗani da rarrabuwar kai game da batun ɗan takarar masalaha da goyon bayan mafi rinjayen APC.

Manyan turakun jam’iyyar sun kasa jituwa kan batun, abin da kuma ya yi matuƙar yamutsa hazo sa’o’i kafin babban taron na yau.

Shugaba Muhammadu Buhari dai ba shi da damar sake tsayawa takara bisa kudin tsarin mulki, kasancewa wannan ce wa’adinsa ta biyu kan karaga.

Sama da delagates 700 ake sa ran su jefa kuri’unsu a yau.

Taron na zuwa na zuwa ne kwanaki biyu bayan kazamin harin bindiga da aka kai kan masu ibada a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya.

Matsalar tsaro da rashin aikinyi da tsadar rayuwa na daga cikin manyan kalubale da ke gaban sabon shugaban Najeriya a 2023.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp