fidelitybank

APC za ta samar da ɗan takarar shugaban ƙasa

Date:

A yau Talata ne jam’iyyar APC mai mulki za ta fitar da gwani da zai kasance ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023.

Sai dai, za ta shiga fagen zaɓen fid da gwanin ne, daidai lokacin da ta shiga ruɗani da rarrabuwar kai game da batun ɗan takarar masalaha da goyon bayan mafi rinjayen APC.

Manyan turakun jam’iyyar sun kasa jituwa kan batun, abin da kuma ya yi matuƙar yamutsa hazo sa’o’i kafin babban taron na yau.

Shugaba Muhammadu Buhari dai ba shi da damar sake tsayawa takara bisa kudin tsarin mulki, kasancewa wannan ce wa’adinsa ta biyu kan karaga.

Sama da delagates 700 ake sa ran su jefa kuri’unsu a yau.

Taron na zuwa na zuwa ne kwanaki biyu bayan kazamin harin bindiga da aka kai kan masu ibada a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya.

Matsalar tsaro da rashin aikinyi da tsadar rayuwa na daga cikin manyan kalubale da ke gaban sabon shugaban Najeriya a 2023.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp