fidelitybank

APC za ta samar da ɗan takarar shugaban ƙasa

Date:

A yau Talata ne jam’iyyar APC mai mulki za ta fitar da gwani da zai kasance ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023.

Sai dai, za ta shiga fagen zaɓen fid da gwanin ne, daidai lokacin da ta shiga ruɗani da rarrabuwar kai game da batun ɗan takarar masalaha da goyon bayan mafi rinjayen APC.

Manyan turakun jam’iyyar sun kasa jituwa kan batun, abin da kuma ya yi matuƙar yamutsa hazo sa’o’i kafin babban taron na yau.

Shugaba Muhammadu Buhari dai ba shi da damar sake tsayawa takara bisa kudin tsarin mulki, kasancewa wannan ce wa’adinsa ta biyu kan karaga.

Sama da delagates 700 ake sa ran su jefa kuri’unsu a yau.

Taron na zuwa na zuwa ne kwanaki biyu bayan kazamin harin bindiga da aka kai kan masu ibada a jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya.

Matsalar tsaro da rashin aikinyi da tsadar rayuwa na daga cikin manyan kalubale da ke gaban sabon shugaban Najeriya a 2023.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp