fidelitybank

APC za ta cigaba da kara karfi a Najeriya – Orji Kalu

Date:

Bulalaiyar majalisar Dattawa, Sanata Orji Kalu, ya taya zababben gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na jam’iyyar APC murnar nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a ranar Asabar.

Kalu, a cikin wani sako da ya fitar ranar Lahadi a Abuja, ya yi fatan Oyebanji ya samu nasara a kan mukaminsa, yayin da ya bukace shi da ya rungumi salon shugabanci na gari.

Yayin da yake yabawa al’ummar Ekiti bisa zaben dan takarar jam’iyyar APC, Kalu ya bukaci Oyebanji da ya jajirce kan nasarorin da Gwamna Kayode Fayemi ya samu.

A cewarsa, jam’iyyar APC za ta ci gaba da kara karfi.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe Ĉ™anwarsa a Jigawa

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leĈ™en asirin Ĉ™asashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buĈ™aci...

Sojoji sun hallaka Ĉ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Ĉ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp