fidelitybank

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Date:

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam’iyyar APC a matsayin jam’iyyar gazawa, zafi da bacin rai da rashin tausayin talakawa.

Tsohon Ministan Sufuri ya bayyana haka ne a wasikar murabus dinsa da ya aikewa Shugaban Jam’iyyar APC na Ward 8, Ubima, karamar Hukumar Ikwerre Jihar Ribas, mai kwanan wata 1 ga Yuli, 2025.

Amaechi ya bayyana a baya cewa shi ba dan jam’iyya mai mulki ba ne, inda ya dage cewa babu APC.

A cikin wasikar Amaechi, ya ce matakin nasa ya samo asali ne daga kudurinsa na hada karfi da karfe da sauran ‘yan Najeriya masu kishin kasa “domin kubutar da al’ummarmu daga cikin kuncin kasa, zafi da radadin da jam’iyyar All Progressives Congress ke nunawa a yanzu”.

“Bayan tuntubar juna da dama, na gamsu cewa wannan lokaci ne da ya dace a kira ta ta fice saboda jam’iyyar ta kauce daga manyan akidu da suka haifar da kafa ta, don haka ba za ta iya kara karfafa fatan da Najeriya ke da shi na samun makoma mai kyau ba.

Amaechi yana daya daga cikin shugabannin gamayyar jam’iyyun adawa da aka kafa domin tsige gwamnatin shugaba Bola Tinubu mai ci a 2027.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziĈ™in Najeriya ya Ĉ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya Ĉ™aru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ĈŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buĈ™aci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Ĉ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp