fidelitybank

APC ta yi tsarin shiyya-shiyya gabanin zaben fidda gwani – Orji Kalu

Date:

Bulaliyar Majalisar Dattawa, Dakta Orji Uzor Kalu, ya yi kira ga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da ta bayyana tsarin shiyya-shiyya na jam’iyyar gabanin zaben fidda gwani na shekarar 2023.

Ya kuma kara nanata cewa zai tsaya takarar kujerar shugaban kasa ne kawai idan jam’iyyar APC ta maida shi yankin Kudu maso Gabas.

Kalu a wata sanarwa da ya fitar a Abuja, ya ce, samar da tsarin raba jam’iyyar APC a bainar jama’a ya zama dole, domin hakan zai taimaka wajen jagorantar masu neman tsayawa takara a kan turbar da ta dace da kuma daidai da bukatun jam’iyyar.

Kalu ya ce: “Yayin da zaben fidda gwani na shugaban kasa ke gabatowa, batun shiyya-shiyya ya sake zama a tsakiya, kuma kamar yadda aka saba, ana cece-kuce. Jam’iyyar na shirin samar da fom na mukamai daban-daban don haka yana da kyau jam’iyyar a cikin gaggawa ta bayyana shirinta na shiyya-shiyya na masu son tsayawa takara.

“Bayyana ofisoshi na da matukar muhimmanci domin ba wai kawai zai nuna haske a kan turbar ‘yan takara ba, har ma zai ceci jam’iyyar daga rashin jituwar da ba dole ba da kuma kararraki bayan kammala zaben fidda gwani.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp