fidelitybank

APC ta yi gargaɗi mai zafi ga wani ɗan takarar ta

Date:

Shugaban jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Sanata Abdullahi Adamu, ya gargadi Bashir Machina, da ke cewa shi ne dan takarar sanata mai wakiltar Yobe ta arewa a Apc, a kan ya shiga taitayinsa.

Abdullahi Adamu, ya yi wannan gargadin ne a yayin da yake kare matakin da jam`iyyarsu ta dauka na mika sunan shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmed Lawan ga hukumar zabe a matsayin dantakarar sanata mai wakiltar Yobe ta Arewa maimakon Bashir Machina.

Shugaban jam’iyyar ta APC, ya gargadi Machina da cewa, ya yi hattara domin maganganun da yake faɗa sun fara neman su yi yawa.

Ya ce,” Ni a matsayina na shugaba na san babu wata doka da jam’iyya ta karya, domin babu wata doka da ta ce, idan ka shiga wata takara ba za ka shiga wata ba, don haka ba dokar da ta hana shi ko ta hana kowa ma.”

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...
X whatsapp