fidelitybank

APC ta yi fito na fito da Buhari

Date:

Jam’iyyar APC ta sake tsunduma cikin ruɗani da rabuwar kawuna, inda shugabancin jam’iyyar ya bi sahun wasu gwamnonin da ke fito-na-fito da manufar daina karɓar tsoffin kuɗi Na Shugaba Muhammadu Buhari.

Bayan wani taro da Kwamitin Gudanarwar APC na kasa ya gudanar da yammacin jiya Lahadi, jam’iyyar mai mulki ta yi kira ga shugaban ƙasar ya mutunta umarnin Kotun Ƙoli a kan wannan batu.

Taron wanda mahalartansa suka shafe kimanin tsawon sa’a biyar suna tattaunawa a shelkwatar APC ta ƙasa, ya kammala ba tare da wani dogon bayani kan yadda al’amura suka kaya ba.

Sai dai fuskokin gwamnonin APC da suka halarci taron, babu annuri.

Haka zalika, sanarwar bayan taro da shugaban APC na ƙasa ya karanta bayan fitowarsu, taƙaitacciya ce.

Wannan kuwa na zuwa ne adaidai lokacin da yake kwanaki kalilan a gudanar da babban zaɓe. Sannan al’umma na kokawa da yanayi matsin rayuwa da batun sauya kudi ya jefa su.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp