fidelitybank

APC ta tarwatsa kan ‘yan Najeriya – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya zargi jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da haddasa rashin hadin kai a Najeriya.

Dan jam’iyyar PDP ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da ‘ya’yan jam’iyyar PDP, inda ya bukaci jam’iyyar reshen jihar Legas da ta hada kai domin samun damar mamaye jihar Legas.

Atiku ya ce, “mu sheda ne kan kalubalen da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta jawo mana a kasar nan.

“Babban kalubalen da APC ta kawo shi ne rashin hadin kai. Ba a raba mu haka a baya ko a lokacin yakin.

“Muna da alhakin korar jam’iyyar amma dole ne mu hada kai domin mu samu damar yin hakan. PDP ta yi fama da rashin hadin kai tsawon shekaru.

“Ina kira ga PDP ta Legas da ta kawo hadin kai a jam’iyyar. Ina kira ga babba da don Allah a tabbatar da hadin kai a jam’iyyar reshen jihar Legas domin mu karbi mulkin jihar.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...
X whatsapp