fidelitybank

APC ta tafka kuskure na baiwa Abdullahi Adamu ragamar jam’iyyar – PDP

Date:

Babban jam’iyyar adawa ta PDP, ta bayyana zaben sabon shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Adamu da aka yi a matsayin abin dariya, inda ta ce, jam’iyyar ta tafka babban kuskure.

PDP ta ce zaben da aka yi na cike da badakala kala-kala, kama daga batun yaudara da cin hanci da dai makamtansu.

Babbar Jam’iyyar adawar ta ce za a fuskanci almubazzaranci da jefa jam’iyyar cikin halin kaka ni kayi saboda bisa dukkan alamu jagorancin jam’iyyar ta APC, ya koma hannu wadanda basu san hakkin jama’a ba.

Sannan kuma a cikin shekara guda da ya rage wa shugaba Buhari ya sauka daga mulki, dole Najeriya ta fuskanci wasu sauye sauye marassa ma’ana saboda yanayin yadda shugabancin jam’iyya mai mulkin zai kasance in ji PDP.

Daga nan PDP, ta bukaci ‘ya’yan jam’iyyar APC, da sy fito su wanke sabon shugaban jam’iyyar ta su sanata Adamu, daga zarge zargen cin hancin da ake masa.

PDP ta ce, ya na da kyau, Sanata Adamu ya fito fili ya bayyana wa ‘yan Najeriya dalilinsa na kin bayyana a gaban kotu a lokacin da ake shari’arsa a babbar kotun tarayya.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp