fidelitybank

APC ta sanar da INEC a kan zaben shugabannin ta da za ta yi

Date:

Jam’iyya mai mulki ta APC ta aike wa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa sanarwar za ta yi zaben shugabannin jam’iyyar na kasa a hukumance.

APC ta aika wasikar a ranar 2 ga Fabrairu kuma INEC ta same ta a ranar 3 ga watan Fabrairu.

Shugaban Kwamitin rikon kwarya na jam’iyya mai mulki, Mai mala Buni, ya sanar da hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, kan hukuncinsu na yin gangamin zaben shugabannin jam’iyyar a ranar da suka tsayar.

Taron gangamin zaben shugabannin jam’iyya mai mulkin za a yi shi ne a ranar 26 ga watan Fabrairu, kuma jam’iyyar ta na da damar kai sanarwar ta ga INEC ne har zuwa ranar 5 ga watan Fabrairu.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp