fidelitybank

APC ta samu ƙaruwa a zauran majalisar dokokin Kano

Date:

Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar birni a majalisar dokokin jihar Kano, Salisu Ahmad Gwangwazo, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC a ranar Juma’a.

Dan majalisar ya bayyana matakin nasa ne a wata wasika da ya aikewa shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Hamisu Chidari a Kano. majalisar, Malam Uba Abdullahi, a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce Ahmad-Gwangwazo ya sanya rabe-rabe a shugabancin jam’iyyar PDP a matakin jiha da kasa a dalilin sauya shekarsa.

Sakataren yaɗa labaran majalisar, Malam Uba Abdullahi, a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce Ahmad Gwangwazo ya sanya rabe-rabe a shugabancin jam’iyyar PDP a matakin jiha da kasa a dalilin sauya shekarsa.

Ya bayyana cewa a cikin wasikar da dan majalisar ya aike wa kakakin mai taken: “Sanarwar sauya shekata daga PDP zuwa APC’, ya mika cewa bangaran ya sanya ba zai yiwu a ci gaba da gudanar da ayyukan jam’iyyar ba.

Abdullahi ya kara da cewa Chidari ya taya Ahmad-Gwangwazo murnar shiga jam’iyyar APC tare da tabbatar masa da cewa jam’iyyar za ta ci gaba da tafiyar da shi da magoya bayansa a kowane hali.

Shugaban majalisar ya kuma tabbatar da cewa, jam’iyyar na gudanar da tsarin da ya kunshi kowa da kowa, ya kara da cewa dukkan ‘ya’yan jam’iyyar suna da ruwa da tsaki a ci gaban jihar.

Abdullahi ya kuma ruwaito shugaban majalisar na cewa akwai alamun jam’iyyar APC mai mulki za ta ci gaba da rike madafun iko a jihar a zaben 2023 mai zuwa.

Bayan sauya shekar Ahmad-Gwangwazo, majalisar tana da ‘yan majalisar APC 20 da kuma 11 na PDP.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp