fidelitybank

APC ta sahalewa Malami ya yi takarar gwamna

Date:

Kwamitin tantancewar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya wanke babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami daga tsayawa takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2023.

Wata takarda da ke nuni da izinin Malami na tsayawa takara, ta janyo cece-kuce a fagen siyasa tun bayan da AGF ta janye aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna, domin ya ci gaba da rike mukamin minista.

A makon da ya gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin cewa duk masu rike da mukaman siyasa da su yi murabus kafin su tsaya takara a zabe mai zuwa.

Babu tabbas ko Mista Malami ya mika takardar murabus dinsa ne domin ya ci gaba da neman sa ta siyasa bisa bin umarnin Buhari ko kuma yana jiran fassarar kotun koli ta sashe na 84 (12) na dokar zabe ta 2022.

Malami bai samu jin ta bakinsa ba saboda har zuwa lokacin hada wannan rahoto ba a samu layinsa da na mai magana da yawunsa Umar Gwandu ba.

Wasu masu rike da mukaman siyasa sun tayar da hankulan jama’a bayan sun sabawa ka’idojin siyasa don neman mukaman zabe ba tare da sun yi murabus ba.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp