fidelitybank

APC ta nuna damuwa akan na’urar tantance masu kada kuri’a

Date:

Shugaban jam’iyyar APC mai mulki, Sanata Abdullahi Adamu, ya nuna damuwa  a kan shirin da hukumar zaɓe ke yi na aiki da na’urar tantance masu zaɓe da aika sakamako ta intanet da ake kira BVAS a babban zaɓen da ke tafe.

Kalaman nasa na zuwa ne yayin da ya rage kwanaki 93 a gudanar da zaben  shugaban kasar Najeriya.

Shugaban Jam’iyyar ta APC  ya ce yana shakkar ko bullo da tsarin amfani da na’aurar ta BVAS zai samar da kyakkyawan sakamako ga al’ummar kasar baki daya a zaben 2023.

A cewarsa  Najeriya ba ta shirya amfani da wannan fasaha a lokacin zabe ba  amma kuma ya ce idan za a yi to ya zama wajibi ga hukumar zabe ta tabbatar wa ‘yan Najeriya ta shirya dari bisa dari don ta gamsar da kowa da kowa.

Bala Ibrahim shi ne  Darakatan yada labaran Jam’iyyar ya shaida wa BBC cewa damuwa shugaban jam’iyyar ya nuna a kan tasirin naurar wajen samar da sahinin zabe :  “ Damuwa ce ga niyya ko kuma ganin an yi adalci ga kowa da kowa.”

“ Akwai wasu wurare wadanda a halin da ake ciki yanzu naurar ba ta aiki, wannan waya ta hannu akwai inda ba ta aiki.”

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp