fidelitybank

APC ta mayarwa da PDP martani na tsarin Tinubu kan farfaɗo da Najeriya

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki,  ta shaidawa babbar jam’iyyar adawa ta PDP, cewa ba gudu ba ja da baya kan manufofin da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sanya a gaba, za kuma su ci gaba da goyon bayan shi kan farfado da kyakkyawan fatan ‘yan Najeriya.

Jaridar Daily Trust ta rawaito APC na nanatawa PDP babu wani magudi da aka yia zaben gwamna da aka yi a jihar Edo makonnin da suka gabata, wanda jam’iyyar PDP ami mulki ta sha kaye a zaben da aka yi.

Jam’iyyar ta yi watsi da jita-jitar gwamnatinsu na son maida siyasar kasar ta jam’iyya daya, da salon mulkin kama karya.

Daily Trust ta ce a ranar Alhamis ne dai kwamitin amintattun jam’iyyar adawa ta PDP, ya zargi APC da kulla mkarkashiya a zaben da aka yi na jihar Edo,

Da ya ke jawabi ga manema labarai bayan taron na kwamitin amintattu, shugaban kwamitin, Sanata Adolphus Wabara, ya bayyana damuwa kan yadda lamura ke kara tabarbarewa a Najeriya musamman matsin tattalin arziki, da tsadar rayuwa da ya dora hakkin hakan kan gwamnatin Tinubu.

A dai ranar Laraba ‘yan Najeriya suka tashi da karin farashin man fetur a karo na biyu cikin wata guda da babban kamfann mai na kasa NNPC ya yi.

Go back

Your message has been sent

Warning
Warning
Warning
Warning

Warning.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp