fidelitybank

APC ta maka INEC da zaɓaɓɓen gwamnan Osun a kotu

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da Gwamnan Jihar Osun, Adegboyega Oyetola, sun kammala shirye-shiryen shigar da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), da jm’iyyar PDP ta Jihar da kuma zababben Gwamnan Jihar, Sanata Ademola Adeleke zuwa kotun sauraron kararrakin zabe.

Shugaban jam’iyyar a jihar, Gboyega Famodun ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da aka gudanar a sakatariyar jam’iyyar a Osogbo, ranar Alhamis.

Sanata Ademola Adeleke shi ne dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun da aka gudanar ranar 16 ga watan Yuli inda ya doke dan takarar jam’iyyar APC kuma gwamna mai ci, Adegboyega Oyetola.

Famodun ya ce, lauyoyin jam’iyyar da na Gwamna Adegboyega Oyetola sun kammala shirye-shirye kuma za su kai kara kotu.

Ya kara da cewa, lauyoyin sun shaida musu cewa, “muna da kwakkwarar hujja kuma mun yi imanin za mu yi nasara a kotu.”

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp